Tehran (IQNA) Mai shigar da kara na yaki da ta'addanci a kasar Faransa ya bukaci a yi shari'ar wasu kungiyoyin da ake zargi da shirya ayyukan ta'addanci kan musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3489250 Ranar Watsawa : 2023/06/03
Tehran (IQNA) Kungiyar malaman musulmi ta kasar Labanon ta yi Allah wadai da kalaman da babban jami'in yada labarai na kungiyar Lebanese Forces da ya yi game da kungiyar Hizbullah inda ta bayyana hakan a matsayin cin mutunci ga Musulunci.
Lambar Labari: 3486891 Ranar Watsawa : 2022/01/31
Tehran (IQNA) Hukumomin shari'a na kasar Argentina sun amince da bude wani bincike kan karar da aka shigar a kan sojojin Myanmar bisa zarginsu da yin kisan kiyashi a kan tsirarun 'yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3486621 Ranar Watsawa : 2021/11/29